Yadda kasahen Afrika ta yamma za su iya kawo karshen Ta’addanci – Buhari
Buhari ya bayyana haka ne a jawabin da yayi wa shugabannin kasashen yankin a taron ta a Abuja, Najeriya.
Buhari ya bayyana haka ne a jawabin da yayi wa shugabannin kasashen yankin a taron ta a Abuja, Najeriya.
Bayan yin wannan gargadin, Birtaniya ta kuma yi magana a kan garkuwa da mutane.
An bai wa PDP nasarar a matsayin ta wadda ta zo ta biyu.
Masari ya kara shaida cewa gwamnonin sun kuma kawo shawarar yadda za a kawo karshen matsalar.
'Yan siyasar da suka fadi zabe ne ke haddasa matsalar tsaro a Najeriya
Mansur Dan-Ali, dan Jihar Zamfara ne, jihar da ta fi kowace afkawa mummunar matsalar tsaro a cikin shekarun nan hudu.
Kowane Shugaban Bangaren Tsaro da sauran hukumomin tsaro sun gabatar wa Buhari rahotannin da suke tafe da su.
Wasu da dama sun rika rubuta kakkausan kalamai a shafukan na su na tiwita.
Gwamna Yari ya ce ba zai sake shirya wani zaman sasantawa da masu garkuwa da kisan mutane a jihar ba.
Ko me ya sa Gwamna Kashim Shettima ba ya sa sulke a jikin sa