A raba aure na da Nasiru a dalilin kaurace mini a gado da yake yi – Inji Talatu
Za a ci gaba da shari’ar ranar 23 ga watan Satumba.
Za a ci gaba da shari’ar ranar 23 ga watan Satumba.
Yanzu dai an garzaya da Talatu zuwa wani asibiti domin duba lafiyar ta.