Shugabannin Addinai na daga cikin wadanda suke rurura wutan rashin zaman lafiya a yankin Arewa
Gwamnonin da sarakunan Arewacin Najeriya ne suka halarci taron da ya gudana yau litinin a garin Kaduna.
Gwamnonin da sarakunan Arewacin Najeriya ne suka halarci taron da ya gudana yau litinin a garin Kaduna.