SULHU DA YAN BINDIGA YA KARE : Matawalle ya bada umarni a bude wuta ga duk wanda aka gani da makami a Zamfara
Matawalle yace jami'an tsaro su aiwatar da dokar da shugaban Kasa Muhammadu Buhari, ya bayar cewar a harbe duk wanda ...
Matawalle yace jami'an tsaro su aiwatar da dokar da shugaban Kasa Muhammadu Buhari, ya bayar cewar a harbe duk wanda ...
Onochie wanda aka tattauna da shi dangane da kisan Shugaban Chadi Idriss Deby, ya ce mutuwar Deby babbar barazana ce ...
A ranar Alhamis ake sa ran za ayi jana'izn mutane sama da 80 da 'Yan bindiga suka kashe a fadin ...
Idan ba a manta ba gwamnan jihar Kaduna El-Rufai, ya fadi ya kuma kara jaddadawa cewa gwamnatin sa ba za ...
PREMIUM TIMES ta buga labarin matsayar gwamnan Kaduna game da 'yan bindiga inda ya ce shi bai yarda da maganar ...
A yanzu haka ofisoshin hukumar na nan garke da kwado