‘Kana Yi muna Jin Daɗi a Kudancin Kaduna’ – jinjinar Zamani Lekwot ga gwamna Uba Sani
Ina son in yaba da ingancin shugabancin ka, abin da ka yi cikin watanni Shida ya faranta mana rai matuka ...
Ina son in yaba da ingancin shugabancin ka, abin da ka yi cikin watanni Shida ya faranta mana rai matuka ...
“Dakarun sun kama wadannan mutane da suka dade suna neman su ruwa a jallo Mistake Ali dake karamar hukumar Bassa ...
A karshe Asake ya ce kungiyar sa a shirye ta ke ta hada hannu da gwamnati don kawo karshen rashin ...
Makaman sun hada da bindigogi kirar hannu.
Ba'a bada adadin yawan mutanen da suka rasa rayukansu a sanadiyyar harin ba.
Awoyi bayan sanar da kashe wadansu makiyaya biyu a Anguwan Yashi dake karamar hukumar Jema'a, kudancin Kaduna an sake tsinto ...
Ibrahim Abdullahi ya fadi hakanne a lokacin da yake tattaunawa da gidan Jaridar PREMIUM TIMES a Kaduna.
An kai hare-haren ne a cikin daren jiya zuwa safiyar litinin din nan.
Kwamishina Abbey, ya ce jami'ansa sun kama mutanen ne a hanyarsu na zuwa kauyukan.
Hukumar 'yan sandan jihar sun ce an kai harin ranar asabar da karfe 8:30 na daren Asabar ne.