Kotun Abuja ta ce Gwamnatin Kogi ta biya tsohon mataimakin gwamnan jihar diyyar naira milyan 180
Achuba ya kai kara kotu, inda ya nemi a biya shi hakkokjn sa da Gwamnatin Kogi ta danne masa.
Achuba ya kai kara kotu, inda ya nemi a biya shi hakkokjn sa da Gwamnatin Kogi ta danne masa.