RIGIMAR DUNIYA DA MAI RAI AKE YI: ‘Babu zaɓaɓɓen shugaban ƙasa a Najeriya’ – Datti Baba-Ahmed
Ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa na jam'iyyar LP, Datti Baba-Ahmed, ya bayyana cewa "Najeriya ba ta da zaɓaɓɓen shugaban ƙasa.
Ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa na jam'iyyar LP, Datti Baba-Ahmed, ya bayyana cewa "Najeriya ba ta da zaɓaɓɓen shugaban ƙasa.
Ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa a APC, Kashim Shettima, ya bayyana abin da ya kira dalilan da su ka sa ...
Ya ce da zaran an gama tattaunawa da Atiku, zai dawo Najeriya ya ci gaba da kamfen ɗin da zai ...
Shettima ya yi wannan cika-baki yayin da ya ke jawabi wurin taron gabatar wa hamshaƙan masu zuba jari da gaggan ...
Ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa a APC, Kashim Shettima ya maida martani kan barkwancin da ake yi masa, dangane da ...
Faɗuwar darajar naira dai na ci gaba da yi wa tattalin arzikin Najeriya babbar barazanar da tun ana fama da ...
Wanda ya dace a zaɓa a 2023, shi ne ɗan takarar da ke da hangen nesa, wanda zai iya, kuma ...
Jam'iyyar APC ta ce ta nada Lalong darekta Janar din Kamfen din Tinubu ne saboda cancantar sa da kuma kishin ...
A raddin da mayar, Garba Shehu ya shawarci "duk wani wanda ya san ya kamata mai hankali, ya yi watsi ...
Sun yi tsokaci cewa Najeriya ƙasa ce ƙasa ce mai mabambantan addinai da ke bin tsarin dimokraɗiyya, ba tsarin addini ...