‘Gazawar Najeriya gazawar jinsin baƙar fata ne na duniya baki ɗaya’ – Shettima
Mu ne waɗanda su ka fi kowa samun sa'a a Najeriya. Amma ba wai don mun fi sauran maƙwautan mu ...
Mu ne waɗanda su ka fi kowa samun sa'a a Najeriya. Amma ba wai don mun fi sauran maƙwautan mu ...
Idan da a ce Arewa maso Gabas ƙasa ce, to da talaucin mu ya zarce na Chadi, Afghanistan da Nijar." ...
Ya ce Shugaban Ƙasa Bola Tinubu na sane da dukkan ƙalubalen da ke damun Najeriya, kuma a shirye ya ke ...
SHETTIMA A RASHA: 'Nan da shekara ɗaya za a riski gagarumin sassaucin rayuwa a Najeriya'
Sanatocin biyu su na kai masa ziyarar ce tare da masu take masu baya, waɗanda su ka haɗa da Sanata ...
Cikin makon jiya ne jam'iyyyar Action Alliance (AA) ta ce wa kotu a soke nasarar da INEC ta ce APC ...
Lauyan AA da Okanigbuan mai suna Dauda Usman, ya nemi a jingine zaɓen nasarar zaɓen da Tinubu ya samu, a ...
Ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa na jam'iyyar LP, Datti Baba-Ahmed, ya bayyana cewa "Najeriya ba ta da zaɓaɓɓen shugaban ƙasa.
Ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa a APC, Kashim Shettima, ya bayyana abin da ya kira dalilan da su ka sa ...
Ya ce da zaran an gama tattaunawa da Atiku, zai dawo Najeriya ya ci gaba da kamfen ɗin da zai ...