SABON RIKICIN PDP: ‘Ko dai ka janye dakatarwar da ka yi min, ko na fice na bar maka jam’iyyar’ -Gargaɗin Shema ga Ayu
PDP ta ce ta yi abin da ta yi bisa bin ƙa'idar Sashe na 29(2)(b) da Sashe na 31(2) E ...
PDP ta ce ta yi abin da ta yi bisa bin ƙa'idar Sashe na 29(2)(b) da Sashe na 31(2) E ...
Babban Lauya mai kare Shema, Joseph Daudu, ya yi fatali da ci gaba da sauraren karar.
Gungun masu kare Shema a karkashin jagorancin babban lauya J.B Daudu, A.T Kehinde, B.Y Kura da kuma Uyi Igunma, sun ...
"Na dage wannan shari'a zuwa ranar 14 Nuwamba, 2017."
Masari ya ce gwamnati za ta binciki yadda wancan gwamnati ta kashe kudaden Jihar.
‘’Mu kanmu a matakin jiha sau da dama kudaden tallafin da gwamnatin tarayya ke rabawa, kamar kudin ceto jihohi da ...