Jami’an Hukumar EFCC sun kai farmaki gidan Danjuma Goje
Danjuma Goje tsohon gwamnan jihar Gombe ne.
Danjuma Goje tsohon gwamnan jihar Gombe ne.
Ali Ndume yace har yanzu bai iya gano laifin da yayi ba da majalisar ta dakatar dashi.
Sama da mutane 5000 ne suka canza sheka zuwa jam’iyar APC a taron.
Suna kira ne da neman a janye dakatarwar da majalisa ta yi wa Sanata Ndume.
Kwamitin da ta mika sakamakon bincikenta yau a zauren majalisar ta ce sanata Ndume ya yiwa majalisar karya.
Dogara ya fadi hakanne da yake ganawa da editocin gidajen jarida a majalisar wakilai.
Ita Enang yace Majalisar dattijai ba majalisa bace wanda za’ayi wasa da ita.
Shehu Sani ya fadi hakanne a karamar hukumar Chikun lokacin da yake ganawa da shugabannin karamar hukumar.
A bayanin da ya yi yace Yusuf ya kashe wasu kudade ba tare da ya nemi cikakken izini ba daga ...
Malami yace ofishinsa ta rubuta ma majalisar dattijai haka itama.