BABBAN SALLAH: Allah yayi wa Najeriya Albarka – Sarkin Kano
Sarki Sanusi ya fadi haka ne bayan sauka da ga hawan Sallah a birnin Kano.
Sarki Sanusi ya fadi haka ne bayan sauka da ga hawan Sallah a birnin Kano.
Daga baya Masarautar ta maida masa da su.
Majisar ta nada shugaban masu rinjaye na majalisar Abdullahi Ata a matsayin sabon Kalakin Majalisar.
Ya ce irin haka shiri ne na makiyansa amma babu kamshin gaskiya a cikinta.
Shugabannin biyu sun dauki tsawon awoyi biyu suna ganawa.
Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya kori Sakatarensa Alh. Isa Sanusi Bayero saboda bayanan sirri da ya fitar daga fadar ...
Kuma na san zan samu nasara akan haka domin abune mai kyau nake yi wa al’ummar.
PREMIUM TIMES ta gano cewa hukumar ta samu umarnin kotu da ta bincikin fadar sarkin har sau biyu.
Ko me ya sa gwamnatin Jihar Kano ta fasa binciken? Za a ji komai idan aka biyo mu dalla-dalla.
Sarkin Muhammadu Sanusi II ya yi alkawarin gyara kura-kuransa.