ZANCE NA GASKIYA: Cutar Sankarau, Daga Bello Muhammad
Abin da ya fi daukar hankali tun bayan bullar wannan annoba da suka saba ji da gani shi ne sabuwar ...
Abin da ya fi daukar hankali tun bayan bullar wannan annoba da suka saba ji da gani shi ne sabuwar ...
Wani mazaunin unguwan mai suna Tony Isibon ya ce bashi da tabbacin cewa rigakafin daga gwamnati take.
Gwamnan jihar Zamfara, AbdulAziz Yari yayi kira da a guje ma yi wa Allah laifi
A tsakanin watan Nuwamba zuwa Afrilu mutane da dama sun rasa rayukansu a dalilin yaduwar cutar.
A daina ganin cutar kanjamau a matsayin wani tsafi ne ko jifa.
Akwai wasu alamomi da yake nuna cewa mutum ya kamu da cutar.
Jihar zamfara ce ta ke da yawan wadanda suka rasu a dalilin cutar
Anyi wa yara sama da 17,000 rigakafin cutar dake garuruwan dake babban birnin tarayyan.
Kwamishinan kiwon lafiya na jihar Sokoto Balarabe Kakale yace cutar Sankarau ya yi sanadiyyar mutuwan mutane 21 a kananan hukumomi ...
Yace gwamnati tayi hakanne domin ganin an shawo kan cutar kafin ta yadu wadansu garuruwan.