Kotu ta tsige ‘yan majalisar dokokin jihar Kaduna biyu
Alkalin kotun Daniel Kaliop ya kuma tabbatar da hukuncin da kotun sauraren kararrakin zabe ta yanke a tun farko.
Alkalin kotun Daniel Kaliop ya kuma tabbatar da hukuncin da kotun sauraren kararrakin zabe ta yanke a tun farko.
Akalla mutane 10 ne aka kashe a wannan hari.
Babbar jam’iyyar adawar ta ce kisan na Benue babban bala’i ne, kuma tsantsar keta ce matuka.