Majalisa ta gayyaci Sanata Ndume da Omo-Agege kan zargin su da hannu a sace sandar mulki
Shugaban Kwamitin Bincike, Sanata Bala Ibn Na’Allah ne ya bayyana sanarwar gayyatar sanatocin biyu a yau Talata, a Abuja.
Shugaban Kwamitin Bincike, Sanata Bala Ibn Na’Allah ne ya bayyana sanarwar gayyatar sanatocin biyu a yau Talata, a Abuja.
Kwamitin da ta mika sakamakon bincikenta yau a zauren majalisar ta ce sanata Ndume ya yiwa majalisar karya.