Gwamnatin Kaduna ta kaddamar da wurin killace masu Korona mai gado 30 a Jema’a
A wannan wuri ne za a rika killace duk wanda ya kamu da cutar a yankin Kudancin Kaduna.
A wannan wuri ne za a rika killace duk wanda ya kamu da cutar a yankin Kudancin Kaduna.