Ba za mu sake bari ‘Yan ta’adda su kwace wani yanki na kasar nan ba – Inji Buhari
Buhari ya fadi hakanne a dajin Sambisa wajen bude bikin wasannin soji na farko da za’ayi a dajin.
Buhari ya fadi hakanne a dajin Sambisa wajen bude bikin wasannin soji na farko da za’ayi a dajin.
Za’a fara wasan ne daga ranar 27 zuwa 31 ga watan Maris.
An kwato wasu littafen addini masu yawa,
Gwamnati ta gaiyaci yan kungiyan da su zo suma a tafi dajin ranar litinin da su.