Gwamnatin tarayya ta ware naira biliyan 4.2 don bunkasa bincike da fasaha a makarantun gaba da Sakandare
Manyan jami’o’in da suka fi cin gajiyar tallafin sun hada da Jami’ar Fasaha ta Minna da ke da ayyuka 15 ...
Manyan jami’o’in da suka fi cin gajiyar tallafin sun hada da Jami’ar Fasaha ta Minna da ke da ayyuka 15 ...
Wannan sanarwar na cikin jawabin da Zurki Ibrahim, mai taimaka na musamman ga ofishin kwamishinan hukumar kula da ilimin
Tuni dai Boko Haram su ka yi ikirarin sace yaran, kamar yadda wani faifai ya bayyana Shekau na bayani.
Idan ba a manta ba an rufe makarantun kasarnan tun a watan Maris saboda barkewar annobar Korona.
Ministan ilimi Nwajuiba ya umurci duk hukumomin rubuta jarabawar da su gaggauta fidda jadawalin Jarabawar su nan da mako daya.
GCE jarabawa ce ta daban, wadda ake rubutawa cikin watan Nuwamba kuma a fito da sakamakon ta cikin watan Disamba.
Bayan an raba gidajen, daga baya gwamnatin jihar ta gano cewa duk ba a zauna cikin gidajen ba.
An kai matsayin da har luwadi suna yi da dalibai maza.
Mutane uku ne, Kalu Kalu, Labaran Isma’il da kuma Hassy Kyari suka maka Shugaba Buhari kara cewa bai cancanta ya ...
Iyayen dalibai Musulmi sun gargadi shugabar sakadaren ISI