Mahukunta a Abuja sun kama ƴan iskan gari mutum 400 da motoci 50 da suka karya doka
Bayan haka shugaban hukumar AEPB Kaka Bello ya ce ministan Abuja Nyesom Wike ya kafa rundunar domin tsaftace Abuja.
Bayan haka shugaban hukumar AEPB Kaka Bello ya ce ministan Abuja Nyesom Wike ya kafa rundunar domin tsaftace Abuja.
Tuni dai Wike ya bayyana cewa yau Laraba ranar hutu ce, kuma ya yi kira ga jama'a a fito a ...
Tuni dai Wike ya bayyana cewa yau Laraba ranar hutu ce, kuma ya yi kira ga jama'a a fito a ...
Atiku Abubakar na jam'iyyar PDP ya samu kuri'u 368 yayin da Rabi'u Kwankwaso na jam'iyyar NNPP ya samu kuri'u 161.
Ya ce kowace ƙaramar hukuma mace ce Mataimakiyar Shugabar Ƙaramar Hukuma, sannan kuma akwai kansila mata biyar a kowace ƙaramar ...
Lamiɗo ya yi tir da irin kakkausan kalaman da ya ce Wike na fesawa idan ya na magana tamkar wani ...
Kusancin su ya daɗa lalacewa ne bayan Atiku ya zaɓi gwamnan jihar Delta Ifeanyi Okowa mataimakin sa a takarar, shugaban ...
A kotun daukaka kara ma Amaechi bai yi nasara ba. Kotun ta yanke lallai sai ya bayyana ya yi bayani ...
Sai dai kuma Shugaban Majalisar Dattawa Ahmed Lawan ya gwasale su, ya ki amincewa da korafin na su.
Idan za a iya tunawa, cikin watan Oktoba na 2012, an yi mummunar ambaliya a jihohin Delta, Rivers, Anambra da ...