An kashe mutane 55 a rikicin Kasuwar Magani, a Jihar Kaduna -Rahoton ’Yan sanda
Ya ce za a hukunta dukkan masu hannu a cikin barkewar rikicin.
Ya ce za a hukunta dukkan masu hannu a cikin barkewar rikicin.
Ibrahim Abdullahi ya fadi hakanne a lokacin da yake tattaunawa da gidan Jaridar PREMIUM TIMES a Kaduna.