Dalilin da ya sa na canja sunan titin Raba zuwa titin ‘Nasir El-Rufai – Gwamna Uba Sani
Wannan karramawa da muka yi maka yau, an yi shi ne domin a mu saka maka bisa irin ayyukan raya ...
Wannan karramawa da muka yi maka yau, an yi shi ne domin a mu saka maka bisa irin ayyukan raya ...
Sai dai kuma alkali ya tambayeta ko tana da shaidun da za ta gabatar domin a bi mata hakkinta kamar ...
“A lokacin da muke tare Fatima ba ta son gani na cikin damuwa da ta ga rai na ya baci ...
Sanarwar da hukumar ta fitar a ranar Lahadi ta ce, ana cigiyar mutum 168, wayoyi 51 a kashe, wasu 35 ...
Alkalin kotun Malam Salisu Abubakar-Tureta ya umurci ma'auratan da su gabatar da magabatan su a zaman da kotun za ta ...
Babu wani dan bindiga a cikin jirgin, idan ba haka ba ai da an ga harsasai a cikin jirgin.
Jami'an NSCDC sun kubutar da mutane 11 dake tsare a gidan kangararru a Zariya
Mahara sun farwa garin Rigasa dake karamar hukumar Igabi jihar Kaduna a cikin daren Talata.
Mutane dai yanzu sun gwammace su tafi Abuja a tsaye ko ta halin kaka maimakon ace wai sun rasa jirgin.
An ce sai da aka biya diyya sannan aka sake shi.