RANTSAR DA MINISTOCI: Abubuwa 7 da mai kara yake son Kotu ta yi a kan Buhari
Ko da an rantsar da su, kotu ta bayyana cewa haramtattun ministoci ne.
Ko da an rantsar da su, kotu ta bayyana cewa haramtattun ministoci ne.
Za mu gyara Najeriya.
An gurfanar da shi ne a babbar kotun tarayya da ke Abuja, wadda ke karkashin Mai Shari’a Ijeoma Ojukwu.
Buhari ya ce hakan ba karamin jarumtaka bane.
Buhari ya dawo kasa Najeriya ne ranar Juma’a.