ZABEN FIDDA GWANI: APC za ta yi bi ka’idojin INEC – Oshiomhole
Jadawalin ya kunshi zabukan fidda gwanin shugaban kasa, majalisun tarayya da na jihohi, zaben gwamnoni da kuma zabukan FCT.
Jadawalin ya kunshi zabukan fidda gwanin shugaban kasa, majalisun tarayya da na jihohi, zaben gwamnoni da kuma zabukan FCT.
Wannan jadawali da aka ce APC ce ta fitar da ita, to ta jabu ce, ba gaskiya ba ce.
Sai dai kuma Afegbua bai bayar da wasu hujjojin sa na yin wannan zargi ba.
Sai ya yi kira ga ‘yan Najeriya kada su bari wasu su yi amfani da wannan karairayin su yaudare su.
APC ta zarge shi da yi wa jam’iyya zagon-kasa da sauran laifukan da suka karya dokar kundin tsarin jam’iyyar na ...
Kuma dama can duk da suna jam'iyyar APC, sun zamo mana kayan kifi a wuya, sai suka zama kamar bangaren ...
Haka Afegbua ya kwatanta halayyar mulkin Buhari da na jam'iyyar APC.
Daga cibiyar tattara sakamakon zabe a ofishin INEC aka yi aringizo ga APC
Ya Saraki ne ya kafa jam’iyyar ta bayan fage, amma a halin yanzu ya na jin tsoron fitowa fili ne ...
Galadima ya kara da cea shi ma zaben shugabannin na ranr 23 Yuni, ba a bisa ka’idar da jam’iyya ta ...