ƘAƘUDUBAR YARJEJENIYAR KARƁA-KARƁA: Bai yiwuwa mulki ya ci gaba da dawwama Arewa bayan saukar Buhari – Akeredolu
Ya ce duk wanda ya zaɓi ɗan Arewa a halin da siyasar kasar nan ke ciki a 2023, to ya ...
Ya ce duk wanda ya zaɓi ɗan Arewa a halin da siyasar kasar nan ke ciki a 2023, to ya ...
Bisa ga alkaluman yaduwar cutar jihar Ondo na da Kashi 30% na yawan mutanen da suka kamu da cutar, Edo ...
An ruwaito cewa an ceto yaran daga cikin wani kurkukun da aka gina a ƙarƙashin ƙasa a cikin cocin wanda ...
Kwankwaso ya kuma ziyarci fadan sarkin Ijebu dake Owo inda ya yi wa basaraken da mutanen garin ta'aziyyar rasuwar mutanen.
Daisi ya yi wannan bayani ne yayin taron manema labarai a Abuja, inda ya fallasa masu binciken da ya bankaɗo.
Akeredolu ya sa wa dokar hannu bayan ƙudirin ya tsallake karatu na uku a Majalisar Dokokin Jihar Ondo, watanni uku ...
Matar ta bayyana wa jami'an tsaron cewa mutumin ya danne ta ne wai don a cewar sa bata gaishe shi ...
Malami ya ce hana kiwo a fili da wasu gwamnonin kasar nan suka yi daidai yake da a ce an ...
Claire ta ce zuwa yanzu mutum miliyan 38 ne ke dauke da cutar a duniya kuma a shekarar 2019 cutar ...
Don haka ta kara yin kira a gare su cewa su rika aiki da tsare-tsaren da gwamnatin Ondo ke bijirowa ...