ABUJA: ‘Yan takife sun tarwatsa masu yi wa Buhari zanga-zanga
A Legas, tsohon babban birnin jihar Lagos ma an yi wannan makamanciyar zanga-zangar, amma jama’a ba su halarta sosai ba.
A Legas, tsohon babban birnin jihar Lagos ma an yi wannan makamanciyar zanga-zangar, amma jama’a ba su halarta sosai ba.
Cikin misalan da PUNCH ta bayar, har da yadda aka take umarnin kotu wajen cin zarfin Omoyele Sowore.
Babbar Kotun Tarayya a Abuja, ta bada umarnin gwamnatin tarayya ta saki mawallafin Sahara Reporters, Omoyele Sowore da ke tsare.