ZABEN KOGI DA BAYELSA: ‘An hargitsa dimokradiyya’, tilas Buhari ya farka – CDD
Ta bayar da misalin abubuwan da suka faru a Kananan Hukumomin Lokoja, Kabba-Bunu, Ijumu, Okene, Ajaokuta, Dekina da kuma Olamaboro.
Ta bayar da misalin abubuwan da suka faru a Kananan Hukumomin Lokoja, Kabba-Bunu, Ijumu, Okene, Ajaokuta, Dekina da kuma Olamaboro.
Shi kuma Musa Wada na PDP ya samu kuri’u 139 kacal.
Gaskiya wadannan mutane ba zan kira su mutane ba. Ogan su ya shaida min cewa ya kai shekara goma kenan ...
Ya Allah rikice-rikicen siyasa da suke addabar kasar nan, ka sa a gama su lafiya, a warware su cikin ruwan ...
Ga da suke yadawa kamar haka, ku karanta, kuma kuyi hukunci da kan ku:
Allah Ya Sanya Tsayar Da Adalci A Bayan Kasa Ya Zama Sharadin Samun Zaman Lafiya Da Cigaba Mai Dorewa!
Mahaifiyata ta rasu ana bin ta bashin azumin wata guda, sai Annabi yace: Ki biya mata.
Hujjah akan wannan shine ingantaccen Hadisin uwar Muminai Ummu Salmah (RA)
Allah ya saukar da Al-qur'ani ta hanyar daya daga cikin Mala'iku, wato Mala'ika Jibrilu zuwa ga Annabi Muhammad (SAW).
Muna samun amfani masu yawa idan muka yi addu'a, muka roki Allah da basu misaltuwa darajar wadannan addu'o'i da muke ...