Ƙungiyar Lauyoyin Najeriya ta ce a riƙa watsa zaman sauraren ƙarar da Atiku da Obi su ka maka Tinubu a talbijin kai-tsaye
Sanarwar ta ce ba a taɓa samun lokacin da jama'a su ka daina ganin darajar kotunan Najeriya ba, kamar wannan ...
Sanarwar ta ce ba a taɓa samun lokacin da jama'a su ka daina ganin darajar kotunan Najeriya ba, kamar wannan ...
Su biyun dai kowa ya shigar da ta sa ƙarar daban-daban, wadda su ka ce INEC ba ta bi doka ...
Jam'iyyar NNPP ce ta zo na huɗu a zaɓen shugaban kasa da kuri'u miliyan 1 da yankai wanda yanwan su ...
PDP ta lashe Lamurde, Gerei, Shelleng, Guyuk, Toungo, Ganye, Mayo-Belwa, Song, Demsa, Fufore da Yola ta Kudu.
Sai dai kuma a Badagry, Tinubu ne yayi nasara a zaɓen. Ya nunka Kuri'un da Obi ya samu har sau ...
Idan har dan takarar na biyu ya ci zabe za mu rasa kasar mu domin zai siyar da kasan.
Obi ya yi wannan kakkausan furuci a lokacin da ya ziyarci Sashen Nazarin Kasuwanci da Cinikayya na Jami'ar Najeriya da ...
Saboda haka na faɗa masa ra'ayi na. Babu ma tabbacin Obi ya zo kusa da na biyu ko na uku. ...
Amma sun san Peter Obi da kyau. Dalili kenan mu ka yi masa mubaya'a, saboda mun haƙƙaƙe cewa ba zai ...
Ya ce idan ana kwatanta kwarewa da cancantar zama shugaban ƙasa, ai Tinubu ko kaɗan ya fi ƙarfin a kwatanta ...