Najeriya ta ciwo bashin dala miliyan 134 don bunƙasa noman alkama – Ministan Gona
Ya ce za a yi wannan shirin noman alkama a Jigawa, Kebbi, Kano, Bauchi, Sokoto, Zamfara, Yobe, Taraba da Adamawa.
Ya ce za a yi wannan shirin noman alkama a Jigawa, Kebbi, Kano, Bauchi, Sokoto, Zamfara, Yobe, Taraba da Adamawa.
Ta ce kayan gonar da ke shukawa ma ramce ta ke karɓowa daga hannun mutane, sai kuma mijin ta da ...
A wurin ganawar, Shugaba Buhari ya ce Najeriya ta kusa zama ƙasar da babu kamar ta wajen wadatar takin zamani ...
Shirin, wanda aka jima ana jiran sa, ma'aikatar za ta aiwatar da shi ne tare da haɗin gwiwar Babban Bankin ...
Gwamnatin Najeriya ta hana baƙi 'yan ƙasar waje sayen kayan gona kai-tsaye daga hannun manoman mu a cikin gida.
Da ya ke jawabi, Abubakar ya ce kifi da kuma sana'ar kiwon kifin abu ne mai muhimmanci wajen bunƙasa tattalin ...
Rahoto ya ce daga Rwanda sai Zimbabwe ce ta biyu, sai Burkina Faso ta zo ta uku, Zambiya ta huɗu, ...
Sai dai kuma duk wannan ɓarna da ake yi wa mazauna karkara, Kakakin 'Yan Sandan Zamfara, Mohammed Shehu ya ce ...
Bankin Bunƙasa Afrika (AfDB) zai kashe dala miliyan 563 wajen bunƙasa noma da farfaɗo da yankunan karkara a faɗin ƙasar ...
Shugaban Kwamiti Francis Agbor, ya ce irin yadda taba wiwi ta zama sanadin aikata muggan laifuka a ƙasar nan, idan ...