NNPP TA SHIGA UKU A KANO: Kotu ta sake wafce mata kujerar dan majalisan Tarayya na Kumbotso
Da yake yanke hukuncin a ranar Litinin, alkali kotun ya ce takardar shaidar kammala jarabawar WAEC wanda Idris, ya bayar ...
Da yake yanke hukuncin a ranar Litinin, alkali kotun ya ce takardar shaidar kammala jarabawar WAEC wanda Idris, ya bayar ...
Wasu Shugabannin mazabu 9 da mutum sama da 700 sun canza sheƙa daga jami’yyar NNPP zuwa jami’yyar LP a jihar ...
Sai dai kuma Johson ya shaida wa manema labarai cewa da Boniface da Agbo duk korarru ne daga NNPP.
Bayan mun yi dogon nazari da hangen nesa, mu dai mun yanke shawarar cewa mu na goyon bayan Tajuddeen Abbas ...
Mu saƙon mu ga ga 'yan Najeriya a daidai wannan lokaci shi ne, a shirye mu ke domin mu yi ...
Kotun Ɗaukaka Ƙara a Kano ta kammala sauraren ƙarar da NNPP ta maka sake zaɓen Alhassan Doguwa, Ɗan Majalisar Tarayya ...
A wani rahoton kuma, Alasan Doguwa, Ɗan Majalisar da ke tuhuma da kisan kai ya lashe zaɓen Tudun Wada/Doguwa a ...
Zargin yin amfani da kuɗaɗen ya fito ne daga bakin Shugaban Kwamitin Karɓar Mulki na NNPP, Baffa Bichi.
A ranar Laraba ce Jibrin ya ce dokar 1999 ta nuna cewa kamata ya yi shugaban majalisar dattawa ya fito ...
Sannan a ce gwamnatin sa ci gaba ce daga irin tsarin gwamnatin Kwankwasiyya, mai yi wa talakawa aiki a duk ...