BAKI-BIYU: Gwamnati ta ce NNPCL kaɗai zai riƙa sayar wa dillalai fetur ɗin Matatar Ɗangote
Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa za ta fara lodi da jigilar fetur daga Matatar Ɗangote daga ranar Lahadi, 15 ga ...
Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa za ta fara lodi da jigilar fetur daga Matatar Ɗangote daga ranar Lahadi, 15 ga ...
Ƙaryata wannan batu ya zama dole daga gwamnati. Domin ƙaeya ake ya , gwamnati bata umarci NNPC ya kara farashin ...
NNPC ya bayyana haka a ranar Litinin, cewa ya samu wannan ribar zunzurutun kuɗaɗen daga Janairu 2023 zuwa Disamba 2023.
Mu ma a nan Najeriya muna da irin na mu hamshaƙan da muke tutiya da su. To ya kamata mu ...
Ya ce abin da kawai aka sani dangane da lamunin shi ne, wata majiya ce ta bada labarin karɓar kuɗaɗen ...
Kamfanin Kula da Harkokin Fetur na Najeriya, NNPCL, ya ce Gwamnatin Najeriya ba ta dawo da biyan tallafin fetur ba.
Kyari ya bayyana haka ga manema labarai, bayan ganawar sa da Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima.
Lamarin ya taso daga wani ƙorafi da Miram Onuoha ta gabatar, wata ɗaya bayan PREMIUM TIMES ta fallasa harƙallar.
Wasu kuma cewa su ke yi wannan tsadar rayuwa za ta iya yin tasirin da matasa za su ƙara shiga ...
Daga nan sai Mele Kyari ya yi watsi da Babban Mataimakin sa, aka daina komai da shi, Kyari ya rungumi ...