Allah da lokaci ne kadai za su iya ganin bayan Buhari ba nPDP ba –Ndume
Ya ce ya je ofishin jam’iyyar ne domin ya taya sabbin shugabanni murna.
Ya ce ya je ofishin jam’iyyar ne domin ya taya sabbin shugabanni murna.
A cikin watan Yuni ne Babbar Kotun Tarayya, ta tsige shi daga kujerar Sanata.
Ana neman zunzurutun naira biliyan 3.97 daga hannun Alex Badeh.
sun gano haka ne bayan gudanar da binciken da suka yi a Najeriya tsakanin shekarar 2016 zuwa 2017.
Ya ce ana nan ana bincike yayin da aka damke masu dakon shinkafar.
Ya ce mafita ita ce kawai Gwamnatocin Afrika su tashi tsaye su fatattaki ‘yan ta’adda kawai.
Haka kuma kamfanin ya yanke wutar Sakateriyar Gwamnatin Jihar Imo duk saboda taurin bashi.
Yanzu dai kungiyar da nan tana ganawa a tsakanin mambobin ta da sauran ‘yan jam’iyyar APC da ke cike fam ...
Kwamitin ne da kan sa ya ce a kori malaman su biyar da kuma dalibar.
Shi dai wannan abinci gwamnatin tarayya ce take ciyar da daliban makarantun gwamnati dake fadin kasar nan.