Hukumar NYSC na shan matsin-lambar bizne harkallar Minista Kemi Adeosun
PREMIUM TIMES ta hakkake cewa an kwarmata wa Kemi wasikar da jaridar ta aika hedikwatar NYSC a ranar 1Ga Yuni, ...
PREMIUM TIMES ta hakkake cewa an kwarmata wa Kemi wasikar da jaridar ta aika hedikwatar NYSC a ranar 1Ga Yuni, ...
WHO ta kuma bayyana cewa mutane za su iya inganta kiwon lafiyar su ta hanyar cin ganyayyakin da ake ci ...
Su na kulla min sharrin cewa wai ban yi komai a kan rikicin ba, saboda ni ma Bafulatani ne.
Cikin jihohin da za su amfana da wannan shiri sun hada da Zamfara, Neja, Bauchi,Sokoto da Katsina.
Dokar Najeriya ta tanaji hukunci ga wanda duk ya ki zuwa aikin bautar kasa da gangan matsawar dai bai cika ...
A karshe ta ce kungiyar za ta fi bada karfi ne wurin tallafa wa mata, yara kanana da tsofafi.
Oyeyemi yace wannan asara ta dukiya ce kadai zunzurutun ta, babu lisafin wadanda suka rasa rayuka tukunna.
Kakakin na jami’an ‘yan sanda ya ce da an kammala bincke za a maka su kotu.
NYSC ta yi haka ne a matsayin martanin labarin da PREMIUM TIMES ta buga inda ta zargi Adeosun da mallakar ...
Yargaba ya shaida musu cewa shi bai ma san ko an biya kudaden ba. Jin wannan furuci daga bakin sa, ...