Ban ce Najeriya ta kusa rugujewa kowa ya kama gabansa ba – Boss Mustapha
Mustapha ya ce ba ayi wa kalaman sa fassara masu kyau ba.
Mustapha ya ce ba ayi wa kalaman sa fassara masu kyau ba.
Hukumar NCDC ta sanar da karin mutum 100 da suka kamu da cutar Korona a Najeriya ranar Lahadi.
Ko kasashe kamar su Jamus da suka buɗe makarantun su a wasu yankunan, duk sun faɗa cin tashin hankali domin ...
Daga ranar 4 ga watan Mayu, aka ci gaba da walwala tun daga karfe 9 na safe zuwa karfe 8 ...
Ya ce a wadannan kananan hukumomi za a saka dokoki da zai sa a tunkari wannan annoba ta hanyar tsananta ...
Ihekweazu ya fadi haka ne a taron 'yan jarida da kwamitin shugaban kasa kan dakile yaduwar cutar Korona ta yi ...
Mustapha ya yi wannan bayani a lokacin da ya ke wa manema labarai bayanin ci gaban da suka samu a ...
Gaskiyar magana ita ce ba za mu lamunta da irin yadda jama'a ke bijire wa dokoki da ka'idojin kiyayewa da ...
Inuwa ya ce dokar hana tafiye-tafiye zuwa wasu jihohin na nan daram sannan da dokar Hana acaba da Keke Napep ...
Shugaban Hukumar NAFDAC Mojisola Adeyeye ta sa Sanar da haka a tashar talabijin din TVC ranar a farkon wannan makon.