Shugaban Kotun Ɗaukaka Ƙara ya roƙi Gwamnantin Tarayya ta ƙara wa alƙalai albashi
Shugabar Kotun Ɗaukaka Ƙara ta Tarayya, Monica Dongban-Mensem, ta yi kira ga gwamnatin tarayya ta yi wa alƙalai ƙarin albashi.
Shugabar Kotun Ɗaukaka Ƙara ta Tarayya, Monica Dongban-Mensem, ta yi kira ga gwamnatin tarayya ta yi wa alƙalai ƙarin albashi.