Buhari ya kafa kwamitin bai wa majalisar jiha da fannin shari’a na jiha cin gashin kan sa
Ministan Shari’a kuma Antoni Janar na Tarayya, Abubakar Malami shi ne zai kasance shugaban kwamitin
Ministan Shari’a kuma Antoni Janar na Tarayya, Abubakar Malami shi ne zai kasance shugaban kwamitin
Mohammed Bello, ya kai ziyara garin Mpape
Ana dauke aikin bautar kasa ne ga wanda ya cika shekaru 30 da haihuwa kafin ya kammala jam’ia zuwa sama.
Tun jiya ‘yan uwa da abokan arzikin Dasuki suka cika gidan sa su na jiran isowar sa.
Dokar Najeriya ta tanaji hukunci ga wanda duk ya ki zuwa aikin bautar kasa da gangan matsawar dai bai cika ...
Da yawa na cewa ta fito ta kare kanta, a gaggauta bincken ta kuma a yi waje rod da ita.
Dokar Najeriya ta tanaji hukunci ga wanda duk ya ki zuwa aikin bautar kasa da gangan matsawar dai bai cika ...
Munnir ya kai karar ce a Kotun Hukunta Laifukan Kamfanoni da Masana’antu, a jiya Litinin da ke Abuja.
Kemi Adeosun ta na cikin wadanda aka yi zaman tattaunawa da su da yan majalisa.
Gwamnati ta kafa kwamiti da a yanzu haka yana tattauna hanyoyin da suka fi dacewa a bi domin biyan bukatun ...