KARIN ALBASHI: Sai an rage ma’aikata sannan karin albashi zai tabbata – Ngige
Ngige ya ce gwamnatin tarayya na bukatar karin kudi zunzurutu har naira bilyan 580 domin biyan karin albashi.
Ngige ya ce gwamnatin tarayya na bukatar karin kudi zunzurutu har naira bilyan 580 domin biyan karin albashi.
Ya ce Sanatocin Najeriya sun cancanci hawa motocin alfarma samfurin SUV.
Pantami ne ya canji Shittu a ma'aikatar sadarwa ta kasa.
Duk ministan da ke son gani na, ya yi kamun-kafa da Abba Kyari
An daina jin yadda binciken sa ya kasance, tun bayan da ya fice daga PDP ya koma APC cikin 2018.
Wadannan mutane kuwa sun hada da Gbenga Ogunleye sabon direban Dayo, Sodiq Adebayo manajan gonar da wani ma’aikacin gonar.
Maharaji ya ce muddun aka amida hankali ga haka toh, tabbas za a samu ci gaba matuka.
An bai wa PDP nasarar a matsayin ta wadda ta zo ta biyu.
Netanyahu zai ci gaba da zama Shugaban Isra’ila, bayan jam’iyyar su ta gamayya ta yi nasarar lashe zaben da aka ...
Ministan Gona ya dora laifin fasakwaurin shinkafa kan tsarin safarar da ECOWAS ta gindaya