Majalisar Dattawa ta tattauna kan kirkiro sabbin Cibiyoyin Kiwon Lafiya a kasar nan
Sanata Mathew Urhoghide dake wakiltar Edo ya jagoranci tattaunawar a zauren majalisar.
Sanata Mathew Urhoghide dake wakiltar Edo ya jagoranci tattaunawar a zauren majalisar.