KASAFIN 2025: Ma’aikatar tsaron Najeriya ta koka kan ware mata biliyan 50, ta buƙaci ƙarin biliyan 20
Sai dai Matawalle ya bayyana cewa wannan adadin kuɗi da shugaban ƙasa ya ayyana ba zai ishi ma’aikatar tsaro ba.
Sai dai Matawalle ya bayyana cewa wannan adadin kuɗi da shugaban ƙasa ya ayyana ba zai ishi ma’aikatar tsaro ba.
Ta haka, 'yan asalin jihar za su samu aikin yi tare da bunƙasa tattalin arziƙin jihar da inganta rayuwar al'ummar ...
Wurin da fashewar ta afku ta baya-bayan nan mai suna Tashar Sahabi na da tazarar kilomita 28 daga garin Dansadau.
Sannan ana zargin Matawalle da siya wa ɗan bindiga Kachalla Auwalun Daudawa, gida a Damba da ke Gusau a babban ...
Wani mai suna Ibrahim Haru ya ce 'yan bindiga sun yi ta harbin kan-mai-tsautsayi yayin da suka afka cikin garin.
Kungiyar ta ce baya ga mu'amula da yake yi a boye da ƴan bindiga, gwamnatin jihar Zamfara ƙarkashin gwamna Dauda ...
Kai hasali ma, mutanen Gwamna Dauda, har kullun, idan kun nemi ganinsa, sai suyi banza da ku, su share ku, ...
Lawal ya bayyana haka a ranar Litinin, cikin wata tattaunawar da gidan talbijin na Channels tare da Seun Okinbswole
Muna addu'a da rokon Allah Subhanahu wa Ta'ala ya saka wa mai girma Ministan tsaro, Muhammad Bello Matawalle
"Za'a gudanar da Taron ADIC a ranakun Laraba da Alhamis a Cibiyar Taro ta Shehu Musa 'Yar'Adua, Abuja.