An tsincin gawar wata mata a rijiya bayan fasto ya gama yi mata addu’a
Sun tabbatar da cewa su na bincike ne, domin har ta rigaya ta koma gida, amma daga baya ta koma ...
Sun tabbatar da cewa su na bincike ne, domin har ta rigaya ta koma gida, amma daga baya ta koma ...
" Da yake ban shirya mutuwa ba dole na yanke bata kudin abinci, kudin makarantan yara da sauran su."
Mun yi alkawarin zamu haifi ya'ya biyu ne kawai
Magaji bai da gado idan ya kashe mutumin da zai gada,
Matan sun bayyana cewa an rudi ’ya’yan na su ne da niyyar cewa za a sama musu aikin yi mai ...
Festus ya kashe mamaciyar ne bayan ya kira ta waya ranar Asabar ta zo ta karbi lasisin tukin ta daga ...
Najeriya na daya daga cikin kasashe a duniya da suka fi fama da mutuwan mata masu ciki musamman a arewacin ...
Za a gurfanar da su a gaban kuliya.
Rukkayya ta ce kiyayyar da ke tsakanin ta da ‘yan uwan mijin ta ya kara zafi ne bayan rasuwar sa.
Cutukan da likitocin za su duba sun hada da cutar yoyon fitsari, cutar daji da sauransu.