Za mu bi duk hanyar da zamu bi mu kwato dukiyar mutanen Jihar Katsina daga hannun Shema – Masari
Masari ya ce gwamnati za ta binciki yadda wancan gwamnati ta kashe kudaden Jihar.
Masari ya ce gwamnati za ta binciki yadda wancan gwamnati ta kashe kudaden Jihar.
‘’Mu kanmu a matakin jiha sau da dama kudaden tallafin da gwamnatin tarayya ke rabawa, kamar kudin ceto jihohi da ...
“ Babu wanda ya kai mini hari a wannan taro, duk da cewa naji wai an kai ma wasu manyan ...
Sama da mutane 5000 ne suka canza sheka zuwa jam’iyar APC a taron.
Yace dukkan su sun amince su fice daga jam’iyyar APC din ne saboda watsi dasu da jam’iyyar tayi.
Mutanen jihar Katsina da su ka tattauna da PREMIUM TIMES akan wanna sabuwar doka sun ce iri wannan doka bai ...
Babu ruwan Masari da badakalar da Shema ya shiga.
An dawo da dabbobi sama da 28,000 inda aka maida wa masu shi abinsu.
Tsohon gwamnan jihar Katsina Ibrahim Shema ya bayyana yau a gaban wata kuto da take zamanta a garin Katsina. Hukumar ...