Masari ya soke yarjejeniyar sulhu da ‘yan bindiga
Gwamnan ya ce hakan ya zama dole domin maharan sun karya alkawarin da suka dauka domin samar da zaman lafiya ...
Gwamnan ya ce hakan ya zama dole domin maharan sun karya alkawarin da suka dauka domin samar da zaman lafiya ...
'Yan bindiga da Maharan da suka addabi Katsina sun Kade
Ya yi kiran a kai agajin jami'an tsaro na sojojin, mobal da sojojin sama yadda za a yi wa maharan ...
Gwamnan Jihar Katsina, Aminu Masari ya bayyana cewa akalla Jami'an Kula da Lafiya 14 ne suka kamu da cutar Coronavirus ...
Masari ya bayyana cewa dole a dauki wannan mataki a jihar ganin yadda ake ta samun karuwar wadanda suka kamu ...
Shugaban kwamitin Mannir Yakubu ya sanar da haka ranar Juma'a a taron manema labarai da aka yi a garin Katsina.
Gwamna Masari ya ce daga karfe 7 na safiyar Asabar, ba shiga ba fita garin Daura kuma kowa ya yi ...
Jihar Katsina ta sa dokar hana cakuduwa wuri daya, ciki har da dakatar da sallar Juma'a tun a makon da ...
Haka kuma ya halarci bukin babban Dan Sufeto Janar din 'yan sandan Najeriya Hassan Adamu kuma duk an yi musabaha.
Idan ba a manta ba a ranar Laraba ne ma’aikatar kiwon lafiya ta sanar cewa mutane 8 sun kamu da ...