NUT: Malaman jihar Kaduna za su fara yajin aiki daga ranar 23 ga Nuwamba
Kungiyar Malamai NUT a jihar Kaduna ta sanar cewa za ta shiga yajin aiki daga ranar 23 ga watan Nuwamba.
Kungiyar Malamai NUT a jihar Kaduna ta sanar cewa za ta shiga yajin aiki daga ranar 23 ga watan Nuwamba.
Za a duba wadanda suka Kai kuka Kan sakamakon jarabawar.
Ango wanda shine Sakataren kungiyar malamai NUT, ya ce a gaskiya gwamna El-Rufai bai kyata wa malamai ba da ya ...
Yayin da Hukumar Daukar Malaman Makaranta ta Najeriya ke auna nagartar ilmi ta hanyar kwararrun malamai, ita kuwa WAEC ta ...
cibiyar TRCN na kokarin tura malamai manyan makarantun koyan aikin malunta da kwalejojin kimiyya da fasaha domin gogewa a harkar ...
Sauran dalilan sun hada da...
Lawal yace gwamnatin jihar na shirin daukan sabbin malamai 1,900 domin kara yawan malaman jihar.
Shugabannin kungiyar sun bayyana cewa duk da dai sun amince da yarjejeniyar, za su mika tayin da gwamnati ta yi ...
Gwamna Abdulaziz Yari ya sanar da hakan a bukin taron ranar zagayowar ma'aikatan da aka yi a jihar.
Moshood ya ce babu takarda ko da daya ne da ke da kowani irin bayanai akan kasafin kudin 2017.