Gobara ta tashi a wani otal a Makka
Otal din wanda ke tsakiyar birnin Makka, an bayyana cewa jamai’an tsaro sun tserar da dukkanin wadanda ke cikin sa.
Otal din wanda ke tsakiyar birnin Makka, an bayyana cewa jamai’an tsaro sun tserar da dukkanin wadanda ke cikin sa.
Ya sanar da hakan ne da ya ke zantawa da manema labarai ranar Laraba a Abuja.
Ana sa ran mutane sama da 90, 000 ne zasu yi aikin daga kasa Najeriya a bana.
“Wannan furuci ba gaskiya ba ne, ba mu saida dalar Amurka daya a kan naira 200.” Inji kakakin yada labaran ...
Maniyyata 97,000 ake kyautata zaton za su gudanar da aikin bana.
Yau gwamnati ta amince da a siya wa hukumar Metro Plaza.
Kakakin hukumar Ibrahim Hashim ne ya sanar da hakan wa kamfanin dillancin labaran Najeriya a Dutse ranar Laraba.
Jihar Kano ce ta samu kaso mafi yawa da Kujeru 6,602 inda jihar Imo ta samu mafi karancin kaso da ...