Gwamnatin Kaduna za ta samar da kujeru sama da 200,000 a makarantun jihar
Kwamishinan ilimi na jihar Andrew Nok ya ce gwamnatin ta fara raba kujeru 90,000 ga wasu makarantun.
Kwamishinan ilimi na jihar Andrew Nok ya ce gwamnatin ta fara raba kujeru 90,000 ga wasu makarantun.
Sarkin Kano ya fadi hakanne a bukin makon ilimi da aka yi a jihar Kano.