2019: Buhari ya ki amincewa da kudirin sauya ranakun zabe
Sun kuma zargi Sanata Bukola Saraki da kulla makarkashiyar.
Sun kuma zargi Sanata Bukola Saraki da kulla makarkashiyar.
Za a biya diyyar naira miliyan 25.3.
An kuma tun tubi Kakakin Yada Labaran Shugaban Kasa, Femi Adesina, amma ya ce a bai san da labarin ba.
Majalisar dai ta ce sayar da wadannan wuraren biyu mallakar gwamnati, tamkar ci wa Najeriya mutunci ne.
dukkan wadannan mutane da ake Dawowa da su duk su na da bukatar tallafi, agaji tare da tantance yawan su.
EFCC ba su maida martanin wadannan kalamai na David Mark ba.
Ekweremadu ya yi wannan bayani ne a wurin taron shekara-shekara wanda aka tattauna batun masu rajin ballewa daga Najeriya, a ...
Yayi wannan bayani ne a wurin wani taron da ya jibinci dokar hana cin hanci da rashawa a Majalisar Tarayya.
Bukola Saraki ne ya bayyana haka a ranar Talata, inda ya ce za a fara zaman a ranar 28 Ga ...
Ya umarci Mataimakin Sufeto Janar na ‘Yan Sanda Joshak Habila, da ya tabbatar da maida wa gwamnan jami’an tsaron sa.