Mutane 10 ne suka rasa rayukansu a harin da aka kai Jami’ar Maiduguri
A cikin daren jiya yan kunar Bakin wake suka tada Bama-Bamai a jami’ar Maiduguri.
A cikin daren jiya yan kunar Bakin wake suka tada Bama-Bamai a jami’ar Maiduguri.
A shekarar 2015 gidauniyar ta raba Naira miliyan 20 ga wasu asibitocin domin kula da irin wadannan mutane.
Wannan artabu dai sojojin Bataliya ta 22 ce da ke karkashin shirin Operation Lafiya Dole
"Mun kai gawan dan kunan bakin waken dakin ajiyan gawawwaki na wani asibiti a Maiduguri."
‘’Ko da ‘yan banga far musu sai suka tada bam din da suke dauke da shi.’’
A daren jiya Alhamis ne wasu ‘yan kunan bakin wake suka kai hari dakin kwanan mata dake jami’ar Maiduguri jihar ...
A na zaton cewa Boko Haram ne suka binne bam din a kofar shiga jami’ar.
Kwamishinan ‘yan sandan jihar Damian Chukwu ne ya sanar da hakan wa manema labarai a garin Maiduguri.
Kwamishinan kananan hukumomin jihar Zanna Usman ne ya sanar da hakan a garin Maiduguri.
Bam din dai ya tashi ne a lokacin sallar Asuba.