An samun karuwar ‘yan gudun hijira a sansanonin dake jihar Zamfara
Gwamnati zata ci gaba da samar wa mazauna sansanonin tallafi.
Gwamnati zata ci gaba da samar wa mazauna sansanonin tallafi.
Sannan wani Ishaya da Paye sun sami rauni a harin.
Rikiji ya bayyana wa manema labarai haka a Gusau, jiya Lahadi, babban birnin jihar.
Shehu ya ce maharan sun tsere cikin daji bayan sun sami labarin cewa ‘yan sanda da sojoji na zuwa garin.
An yi haka da tunanin cewa shi ne kadai hanyar da za a iya kawo karshen munanan hare-hare.
Ya ce sun tsinto gawar mutane bakwai a kauyen Dutsen –Wake sannan uku a kauyen Oho.
Mahara dauke da makamai sun far wa wasu kauyuka har 10
Shehu ya bayyana cewa wasu mahara sun kashe mutane 15 .
Ya bude sansanin ne a jiya Litinin, kuma aka sa masa suna Idon Raini.
Kwamitin Shugaban Kasa Kan Raba Al’umma da Kananan Makamai a Gusau, ya lalata makamai har guda 5,870.