Likita ya gargaɗi mata su dai yin farfesun mahaifa, ko soyawa suna ci wai don ƙarin ruwan nono
Akinde ya yi wannan gargadi ne da yake hira da Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya NAN ranar Litini a jihar Legas.
Akinde ya yi wannan gargadi ne da yake hira da Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya NAN ranar Litini a jihar Legas.
Likitocin sun bayyana cewa hakan zai taimaka wa matan da mahaifar su ta lalace haiho nasu 'ya'yan.