Maganar soma yajin aiki ranar Litinin ƙarya ce – Kungiyar Kwadago
Kungiyar Kwadago ta Najeriya NLC ta yi watsi da sanarwar yajin aikin da ake zargin ta shirya yi a ranar ...
Kungiyar Kwadago ta Najeriya NLC ta yi watsi da sanarwar yajin aikin da ake zargin ta shirya yi a ranar ...
Zan karaɗe dukkan dazukan jihohin Yarabawa domin na tabbatar babu wani makiyayi Bafulatani da ya ragu cikin dazukan waɗannan jihohi.
Mayafiyan sun yada Zango ne a Auno, kilomita 24 kusa da shingen tsaron sojoji kafin shiga Maiduguri.
A ranar Litinin 1 Ga Oktoba ne Najeriya za ta cika shekaru 58 da samun ‘yanci.
Wadannan mambobi ‘yan APC, sun shiga inda suka yi zaman aika wa gwamna sammacin sanar da shi shirye-shiryen tsige shi.
A ranar Litinin, shugaban hukumar, Muhammad Babandede ya bayyana cewa mutane 1,112 kacal za a dauka aikin.