An nada Ahmed Musa Sardaunan Matasa a Kano
Matasan sun ce sun karrama Ahmed Musa ne saboda nuna masa cewa matasan Arewa na tare da shi.
Matasan sun ce sun karrama Ahmed Musa ne saboda nuna masa cewa matasan Arewa na tare da shi.
Leicester ta doke Sevilla na kasar Spain ne da ci biyu ba ko daya.
Kungiyar ta sanar da hakanne yau a shafin ta da ke yanar gizo.