Kisan gillar da aka yi a jihar Filato abin tashin hankali ne, dole a nemo mafita- Inji Obasanjo
Dole ne sai an ahada karfi da karfe domin ganin an shawo kan wannan bala'i da ya addabi kasa Najeriya.
Dole ne sai an ahada karfi da karfe domin ganin an shawo kan wannan bala'i da ya addabi kasa Najeriya.
Haka kakakin ‘yan sandan Filato, Terna Tyopev ya bayyana.
Useni ya fadi haka ne a ofishin jam'iyyar PDP dake garin Jos, da ya je siyan fom din neman takara.
Terna Tyopev ya ce an yi haka ne saboda a samar da tsaro.
Kakakin gwamnan Dan Manjang ne ya sanar da haka a madadin gwamna Lalong.
Kakakin ‘Yan sandan ya ce Allah ya basu nasaran dakile harin ne bayan shigan gaggawa da jami’ansu sukayi gari.
An yi haka ne saboda a tabbatar da zaman lafiya mai dorewa a jihar.