HARKALLAR BANKIN HABIB: Atiku ya karyata hannu a durkushewar bankin
Muna nan za mu fitar wa 'yan Najeriya da irin tabargazar da a ka tafka a gwamnatin Buhari dalla-dalla.
Muna nan za mu fitar wa 'yan Najeriya da irin tabargazar da a ka tafka a gwamnatin Buhari dalla-dalla.
Tun daga wannan rana dai hukumar ta kasa tsaye ta kasa tsugune, a kullum sai kaji sabon hayani iri-iri.
Lai Mohammed ya bayyana cewa tabbas zaben Atiku Abubakar, shugaban kasar nan maida hannun agogo baya ne.
Shekarar 2019 ita ce shekarar ‘yan Najeriya za su zabar wa kan su mafita.
Mohammed ya yi wannan bayani ne yayin da kai ziyara ofishin jaridar Authority a jiya Litinin da yamma.
Ministan ya kara da cewa babu abin da APC ta rasa daga ficewar Saraki. Da shi da babu, duk daya.
shugabannin sunce idan abin ya gagara za su garzaya kotu.
Minista Lai yace ai babu wani abu da zai iya kara cewa, domin Hukumar NYSC ta rigaya ta yi magana.
Dokar Najeriya ta tanaji hukunci ga wanda duk ya ki zuwa aikin bautar kasa da gangan matsawar dai bai cika ...
Magoya bayan Lai Mohammed sun ce basu yarda da zaben shugabanni da bangaren Saraki suka yi ba.